Najeriya
Kuncin rayuwa sakamakon durkushewar tattalin arzikin Najeriya
Matsanancin wahala da jama'a suka shiga a sanadiyyar durkushewar tattalin arzikin Najeriya ya sa mutane musamman ma su matsakaicin karfi barin cikin garin Abuja zuwa jihohin da ke makwabtaka da ita, wakilinmu Mohammed Sani Abubakar na dauke da karin bayani.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:00