Angela Merkel ta yi bankwana da 'ya'an jam'iyyar ta
A yau asabar Waziriyar Jamus Angela Merkel dake bankwana da ya’an jam’iyyar sa dama shugabancin gwamnatin kasar ta Jamus ,ta roki magoya bayan ta da su bayar da goyan bayan zuwa magajin ta Amin Laschet,wanda ta bayyana cewa zai kare muradun kasar su da kuma ci gaba da ayyukan da ta kaddamar da su a baya.
Wallafawa ranar:
Taron na yau da ya kasasnce taron jam’iyyar CDU na karshe kafin wannan zabe,alkaluma na nuni cewa duk da rashin fahimta da aka fuskanta wajen tanttance ainayi wanda ya dace ya gaji uwargida Angela Merkel, ra’ayoyin sun banbbata,dangane da mutumen da ya dace jama’a su zaba ,yanzu haka Angela Merkel ta bayyana cewa ta na da yekinin jam’iyyar se na kan hanayar lashe wannan zabe .
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu