Isa ga babban shafi

Ana ci gaba da gwabza fada tsakanin mayakan Yemen da al'umar yankin

Sama da 'yan tawaye da sojojin gwamnati 140 suka mutu a kasar Yemen cikin wannan makon yayin da ake ci gaba da gwabza fada a garin Marib na arewacin Yemen mai muhimmanci ga bangorin biyu.

Wasu daga cikin mayaka yan kasar Yemen
Wasu daga cikin mayaka yan kasar Yemen © Giles Clark
Talla

Majiyoyin soji da na lafiya sun shaida wa kamfanin dillancin labarai na AFP cewa, an kashe aƙalla sojojin gwamnati 51 a cikin kwanaki huɗu da suka gabata, akasarinsu a rikicin da aka yi a lardin Shabwa da yankuna dake makwabtaka da Marib.

Al'umar kasar Yemen
Al'umar kasar Yemen - AFP

Yayin da aƙalla 'yan tawayen Huthi 93 da Iran ke marawa baya suma suka mutu fadace-fadacen da kuma  hare-haren sama da kawancen sojojin da Saudiyya ke jagoranta ke marawa gwamnati baya ke kai musu

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.