Wasanni
Dalung ya karyata batun ficewar Najeriya a gasar cin kofin duniya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:25
Shirin Duniyar Wasanni ya tattauna da Ministan Wasanni Barista Solomon Dalung akan batun da ya ce Najeriya ta janye daga gasar cin kofin Duniya da za a gudanar a Rasha a 2018.