Isa ga babban shafi
EU-Bosnia

EU ta agaza wa 'yan gudun hijirar Bosnia

Kungiyar Tarayyar Turai ta sanar da bada karin tallafin agaza wa ‘yan gudin hijirar Bosnia da ke cikin mawuyacin hali, amma ta bukaci gwamnatin kasar da ta sake gina wa ‘yan gudun hijirar sansaninsu da gobara ta cinye.

Wasu daga cikin 'yan gudun hijirar Bosnia
Wasu daga cikin 'yan gudun hijirar Bosnia ELVIS BARUKCIC/AFP
Talla

Kungiyar Tarrayar Turai ta yi tur da halin da ‘yan gudun hijirar ke ciki a Bosnia, tana mai gargadin cewa, rayuwarsu na fuskantar barazana.

A ranar 23 ga watan Disamban bara ne gobara ta cinye sansanin ‘yan gudun hijira na Lipa da ke yankin arewa maso gabashin Bosnia , amma babu wanda ya rasa ransa a sanadiyar ibtila’in, illa lalata rumfuna da ta yi.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.