Isa ga babban shafi
Faransa

Macron zai jagoranci taro kan matsalar kawarar baki zuwa Turai

Shugaban Faransa Emmanuel Macron zai jagoranci wani taro ranar litinin a Paris, wanda zai kunshi shugabanin kasashen Jamus, Italia, Spain da kuma wasu shugabannin Afirka kan yadda za’a shawo matsalar bakin da ke kwarara nahiyar Turai.

Bakin haure a garin Tarifa.
Bakin haure a garin Tarifa. RFI / Benjamin Delille
Talla

Fadar Elysees, ta sanar da cewar daga cikin shugabannin da aka gayyata daga Afirka sun hada da na Chadi Idris Deby, da shugaban Jamhuriyar Nijar Mahamadou Issoufou da kuma na Libya Fayez Al-Sarraj.

Taron zai jaddada goyan bayan da kungiyar kasashen Turai ke da shi kan ga kasashen Chadi da Nijar da Libya wajen dakile matsalar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.