Brazil
An kafa kwamitin tsige Rousseff ta Brazil
Majalisar dattawan Brazil ta kafa kwamitin aiwatar da tsige shugaban kasar Dilma Rouseff, wadda take zargin ‘yan adawanta da yunkurin yi ma ta juyin mulki.
Wallafawa ranar:
Talla
Majalisar wakilan kasar ta gabatar wa majalisar Dattijan da matsayin da ta dauka kan tsige Rousseff bayan ta yi zaman kada kuri'u a ranar 17 ga wannan wata na Aprilu, inda aka samu adadin abinda ake bukata na yunkurin tsigewar.
Ana zargin shugara da laifin karya dokokin amfani da kudaden gwamnati.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu