Isa ga babban shafi
Birtaniya

‘Yan Majalisun Birtaniya sun nemi Cameron ya kauracewa taron Commonwealth a Sri Lanka

‘Yan Majalisun Britaniya, sun bukaci Firaministan kasar, David Cameron, da ya kauracewa taron kungiyar kasashe renon Ingila da za’a yi a kasar Sri Lanka, saboda yadda kasar ke cin zarafin Bil Adama.

Firaministan Birtaniya David, Cameron
Firaministan Birtaniya David, Cameron Reuters
Talla

Kwamitin Majalisar da ke kula da harkokin waje, yace kuskure ne a bar kasar Sri Lanka ta dauki nauyin taron, ganin yadda ta ke ci gaba da kashe fararen hula a cikin kasarta.

Tuni dai Firaministan Canada, Stephen Harper yace shi ba zai halarci taron ba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.