Girka
Jam’iyyun Girka suna fafutikar kafa Gwamnati
Shugabannin Jam’iyun Siyasar kasar Girka da suka samu nasarar zaben ‘Yan Majalisu, na kokarin kafa sabuwar Gwamnati, yayin da suke ci gaba da samun matsin lamba daga kasashen duniya. An samu tashin farashin hannayen Jari a kasashen Duniya bayan samun nasaarar Jam’iyar da ke goyan bayan Girka ci gaba da zama a kungiyar kasashen turai.
Wallafawa ranar:
Talla
Yanzu haka an shiga kwanaki biyu na tattaunawar Jam’iyyun siyasar kasar domin kulla kawance kafa gwamnati.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu