Shugaban ‘Yan adawar kasar Jamhuriyar Demokradiyar Congo, Etienne Tshisekedi, wanda ya bayyana kansa a matsayin zababben shugaban kasa, ya bukaci goyan bayan sojin kasar, domin kafa gwamnati, yayin da ake shirin rantsar da shugaba Joseph Kabila wanda kotun Kolin kasar ta bayyana a matsayin wanda ya lashe zaben shugaban kasa da aka gudanar a ranar 28 ga watan Nuwamba.
Talla
Dangane da wannan takaddamar shugabanci a Jamhuriyyar Congo, Bashir Ibrahim Idris ya tattuna da Farfesa Umar Pate, na Jami’ar Maiduguri kan makomar kasar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu