Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Saurari Ra'ayinka game da Rikicin Siyasar Jamhuriyyar Congo
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:49
Shugaban ‘Yan adawar kasar Jamhuriyar Demokradiyar Congo, Etienne Tshisekedi, ya sake jaddada cewar, shi ne zababben shugaban kasa, kuma zai karbi rantsuwar kama aiki a cikin wannan makon, ikrarin da ya sake jefa kasar cikin rudani. Akan haka ne kuma nemi jin ra'ayin masu sauraronmu ko ya suke ganin wannan mataki na 'Yan adawa tare da la'akari da makomar kasar.