Isa ga babban shafi
Rayuwata

Mata da kananan yara ne matsaloli suka fi shafa a yankin Sahel

Wallafawa ranar:

Yayin da kasasshen Africa musamman na yankin Sahel ke ci gaba da kokawa game da matsalolin da suka dabaibaye su kama daga rashin tsari, talauci, fatara da sauransu, ana ganin mata ne suka fi fama da wannan matsala.

Balkissa Barro 'yar sheakru 10 daga tsakiya, tare da wasu yara a kan hanyarsu ta zuwa makaranta a kauyen Dori da ke Burkina Faso.
Balkissa Barro 'yar sheakru 10 daga tsakiya, tare da wasu yara a kan hanyarsu ta zuwa makaranta a kauyen Dori da ke Burkina Faso. AP - Sam Mednick
Talla

Gwamnatoci a kowadannen irin matakai na kokari wajen ganin an shiryawa mata bitoci game da muhimmancin dogaro da kai don fatattakar talauci da kuma basu tallafi ko kuma koya musu sana’o’i.

Watakila wannan ce ta sa mata a birnin yamai na jamhuriyar Nijar suka tashi haikan wajen ganin sun hada kansu don samar da hanyar da zasu yaki talauci haikan ba tare da tsoro ba.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Rukayya Abba Kabara.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
  • 10:00
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.