Mu Zagaya Duniya
Bitar labaran mako: Hadarin kwalekwale ya hallaka mutane sama da 100 a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 19:54
Shirin 'Mu zagaya Duniya' na wannan mako tare da Nura Ado Suleiman ya yi bitar wasu labarai da suka fi daukar hankali cikin mako mai karewa ciki harda hatsarin kwale-kwale da yayi sanadiyar mutuwar sama da mutane 100 a jihar Kwara dake Yammacin Najeriya.