Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Bitar labaran mako: Hadarin kwalekwale ya hallaka mutane sama da 100 a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin 'Mu zagaya Duniya' na wannan mako tare da Nura Ado Suleiman ya yi bitar wasu labarai da suka fi daukar hankali cikin mako mai karewa ciki harda hatsarin kwale-kwale da yayi sanadiyar mutuwar sama da mutane 100 a jihar Kwara dake Yammacin Najeriya.

Wasu kwale-kwale a kan kogi
Wasu kwale-kwale a kan kogi AFP PHOTO / RIJASOLO
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.