Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Ilimi Hasken Rayuwa, na magana kan halin da karatun yara yan gudun hijira ke ciki a Nijer

Wallafawa ranar:

A wannan makon Shamsiya Haruna ta duba yadda gwamnatin jamhuriyar Nijar ke kokari wajen samarwa yara yan gudun hijira guraban karatu a cikin makarantun bokon kasar gudun kar su yi biyu babu, ba gida ba kasa ba kuma Ilimi.

Dalibai yara mata a Jamhuriyar Nijar
Dalibai yara mata a Jamhuriyar Nijar © UNICEF Niger
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.