EU da AFD sun tallafawa Jamhuriyar Nijar a kokarin farfado da bangaren Ilimi
A Jamhuriyar Nijar kungiyar tarayyar Turai da hukumar raya kasashe ta Faransa AFD sun tallafawa kasar da wasu kudade don taimakawa ga tayar da komadar ilimi a kasar. Bikin sanya hannun ya samu halartar ministan kudin Nijar Dr Ahmet Jidud da kuma jakadan kasar Faransa da ke aiki a nijar Syvain Itte. Wakilinmu Baro Arzika ya aiko da wannan rahoto.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:48