Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Masana sun sake sabon yunkuri domin kula da lafiya mata da yara a Najeriya

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi Hasken Rayuwa na wannan lokaci ya tattauna da masana ne a Najeriya akan wani littafi da aka wallafa domin taimakawa wajen kula da lafiyar mata da kannan yara.

Wani kwararren likita a Najeriya Japhet Udokwu, yayin duba lafiyar wasu kananan yara a garin Damaturu dake jihar Yobe.
Wani kwararren likita a Najeriya Japhet Udokwu, yayin duba lafiyar wasu kananan yara a garin Damaturu dake jihar Yobe. REUTERS - SEUN SANNI
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.