Ilimi Hasken Rayuwa
Gudunmawar Farfesa Ibrahim Yaro Yahaya wajen bunkasa harshen Hausa
Wallafawa ranar:
Kunna - 09:40
A wannan makon shirin ya mayar da hankali ne kan taron da cibiyar bincike kan harsunan Najeriya, fassara da hikimomin al’umma ta Jami’ar Bayero da ke Kano a arewacin Najeriya ta shirya, domin tunawa da gudummawar wani Shehin Malami marigayi Farfesa Ibrahim Yaro Yahaya wajen bunkasa ilmin a yankin Hausawa.