Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Shirin gwamnati na inganta wuraren daukar darasin dalibai a makarantun Jamhuriyar Nijar

Wallafawa ranar:

Shirin na yau ya duba halin da ajizuwan da dalibai ke daukar darasi a Nijar ke ciki, da kuma shirin gwamnati na gina ingantattun ajizuwa a wadannan makarantu. Kamar yadda watakkila aka sani, an sha samun matsaloli na tashin gobara a wasu makarantun yara a Nijar, musamman a jihohin Maradi da Damagaram sabod yadda ake gina aajizuwan kara da ke saurin konewa. Yanzu gwamnati ta yunkuru ddo warware. matsalar.

Shugabaan Nijar, Mohamed Bazoum.
Shugabaan Nijar, Mohamed Bazoum. © Michel Euler / AP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.