Ilimi Hasken Rayuwa
Rashin biyawa daliban Zamfara kudin jarabawar WAEC ya tayar da da hankalin Iyaye
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:32
Shirin Ilimi hasken rayuwa tare da Bashir Ibrahim Idris a wannan makon ya mayar da hankali kan yadda gwamnatin Zamfara ta ki biyawa daliban jihar kudin zana jarabawar WAEC lamarin da ya tayar da hankalin iyaye da dama, ko da ya ke gwamnatin ta zabi dalibansu zana jarabawar NECO.