Isa ga babban shafi
Ilimi Hasken Rayuwa

Shirin bai wa yara ilimi bayan ta'adanci ya tilasta kulle makarantu a Nijar

Wallafawa ranar:

Shirin Ilimi hasken rayuwa tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi duba kan yadda hare-haren ta'addanci ya hana dalibai fiye da dubu 72 zuwa makarantu, wanda hakan ya sanya gwamnatin kasar samar da wani tsari na musamman da zai bayar da ilimi ga yaran da ayyukan ta'addanci ya tilastawa makarantunsu kullewa.

Wasu makarantun wucin hadi a Jamhuriyyar Nijar.
Wasu makarantun wucin hadi a Jamhuriyyar Nijar. UNHCR/K.Mahoney
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.