Isa ga babban shafi
Nijar

Hukumomin Nijar sun kaddamar da aikin magance ambaliya a Maradi

A yunkurin magance matsalolin ambaliyar ruwa a garin Maradi da ke Jamhuriyar Nijar, ma’aikatar magajin gari ta kaddamar da aiki gina sabbin hanyoyi da suka kai tsawon kilomita 16, unguwannin Zarya ta 1, da ta 2, da suka fi yawan Jama’a da Mazadu Jika na cikin wadanda suka amfana da wannan aiki.

Yadda ambaliyar ruwa ta mamaye wasu yankuna a yankunan Maradi, a kudu maso gabas da kuma Agadez, a arewacin Jamhuriyar Nijar.
Yadda ambaliyar ruwa ta mamaye wasu yankuna a yankunan Maradi, a kudu maso gabas da kuma Agadez, a arewacin Jamhuriyar Nijar. BOUREIMA HAMA AFP/Archivos
Talla

Salisu Isa ya aiko mana da rahoto.

03:11

Rahoto kan kaddamar da aikin maganace matsalar ambaliyar ruwa a jihar Maradi

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.