Ilimi Hasken Rayuwa
Yadda gwamnatin Kaduna ta sake korar malaman makarantu fiye da dubu 1
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:07
Shirin Ilimi hasken Rayuwa tare da Bashir Ibrahim Idris na wannan mako ya mayar da hankali kan sake korar malaman makarantu fiye da dubu 2 da gwamnatin jihar Kaduna ta yi, s sakamakon faduwa jarabawar tantancewa, wanda ke matsayi karo na 3 cikin shekaru 4, matakin da masu ruwa da tsaki a harkar ta ilimin ke ci gaba da gargadi akai. Ayi saurare Lafiya.