Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Baba Sheikh kan matakin yi wa mayakan Boko Haram afuwa da gwamna Zulum ya yi

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Jihar Barno da ke Najeriya ta ce akalla mayakan Boko Haram sama da dubu 200 suka rungumi shirin ta na afuwa, inda suka aje makaman su da kuma mika kai domin horar da su da kuma sake musu tunani, kafain mayar da su cikin al'umma. Gwamnan jihar Babagana Umara Zulum ne ya kaddamar da shirin domin bai wa masu bukatar aje makaman su dama.

Gwamnan jihar Barno Babagana Umara Zulum .
Gwamnan jihar Barno Babagana Umara Zulum . RFI Hausa
Talla

Bashir Ibrahim Idris ya zanta da Baba Sheikh, mai magana da yawun gwamnan kan wannan batu.

Ku latsa alamar sauti don sauraron yadda zantawarsu ta gudana.......

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.