Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Dr Kabiru Ibrahim Matazu kan faro taron yanayi na COP27 a Masar

Wallafawa ranar:

A rana ta biyu da fara taron duniya game da sauyin yanayi da ake kira Cop27 da ke gudana yanzu haka a Sharm el-Sheikh na Masar, Gidauniyar Bill Gates attajirin Amurka ta sanar da ware dala bilyan daya da milyan 400 a matsayin tallafi ga manoman Afirka da Kudancin Asiya.Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Dr Kabiru Ibrahim Matazu, na jami’ar Umaru Musa ‘Yar’adua, wanda da farko ya yi karin bayani a game da girman matsalar sauyin yanayi musamman ga bangaren noma a kasashen yammacin Afirka.

Taron COP27 da ke gudana a Masar.
Taron COP27 da ke gudana a Masar. AP - Thomas Hartwell
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.