Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfesa Muhammad Kabir shirin baiwa Zamfarawa makamai don kare kansu

Wallafawa ranar:

Umurnin mallakar makamai domin kare kan da Gwamnatin Jihar Zamfara dake Najeriya ta baiwa jama’ar jihar ya haifar da cece kuce a cikin kasar, inda wasu ke cewa matakin ya zama wajibi ganin yadda jami’an tsaro suka gaza wajen kare rayukan jama’a, yayin da wasu kuma ke cewa matakin ya saba ka’ida.

Wata bindiga mai daukar alburusai 50.
Wata bindiga mai daukar alburusai 50. AFP - STEFAN HEUNIS
Talla

Daga cikin wadanda suka ce matakin ya saba ka’ida harda Babban Hafsan sojin Najeriya, Laftanar Janar Lucky Irabor.

Sakamakon wannan dambarwa Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Muhammad Kabir Isa na Jami’ar Ahmadu Bello dake Zaria, kuma ga yadda zantawr su ta gudana.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.