Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Dr Bashir Nuhu Mabai kan yarjejeniyar nukiliyar Iran
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:47
Kasar Amurka ta ce akwai alamun samun nasara a tattaunawar da kasashen duniya keyi da Iran dangane da shirin nukiliyar kasar, amma kuma ta bukaci kara kaimi wajen kamala tattaunawar bayan komawa taron da ake gudanarwa yau a Geneva. Dangane da wannan matsayi Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Bashir Nuhu Mabai na Jami’ar Dutsinma a Najeriya, kuma fa yadda zantawar su ta gudana.