Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Abdulkarim Dayyabu kan kisan mutane 200 cikin mako 1 a Zamfara

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya ta ce adadin mutanen da suka rasa rayukansu a hare-haren da ‘yan bindiga suka kai cikin makon da ya gabata a jihar Zamfara, sun zarta 200. Sanarwa da ma'aikatar ayyukan jinkai ta kasar ta fitar, ta ce hare-haren na makon jiya sun yi sanadiyyyar tserewar mutane sama da dubu 10. Kan hakan Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Alhaji Abdulkarim Dayyabu, shugaban rundunar Adalci, don jin yadda ya ke kallon wannan matsala ta rashin tsaro a Najeriya.

Hare-haren 'yan bindiga na ci gaba da tsananta a sassan jihar Zamfara.
Hare-haren 'yan bindiga na ci gaba da tsananta a sassan jihar Zamfara. News Agency of Nigeria (NAN)
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.