Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Dr. Shinkafi: Kan ragargazar 'yan bindiga a Zamfara

Wallafawa ranar:

Bayan shafe sheraka da shekaru suna kaiwa jama’a hare-haren ta’addanci da garkuwa da mutane, a yanzu dai a iya cewa sojojin Najeriya sun fara galaba kan ‘yan bindiga da suka addabi jihar Zamfara. Wannan nasara dai na zuwa ne bayan da hukumomi a jihar suka bada umarnin rufe wasu kasuwanni da hana sayar da man fetur a kan tituna, kafin daga bisani a katse layukan waya.

Zamfara na cikin tashin hankalin hare-haren 'yan bindiga
Zamfara na cikin tashin hankalin hare-haren 'yan bindiga © Channels
Talla

Shin ko kaste layukan wayar ta yi wani tasiri wajen yaki da ‘yan bindigar?

Rukayya Abba Kabara ta tattauna da Dr. Sulaiman Shu’aibu Shinkafi, daya daga cikin dattawan jihar Zamfara mai fama da tashin hankali.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.