Tattaunawa da Dr Shu'aibu Shinkafi kan tattaunawa da 'yan bindiga a Zamfara
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:47
A Najeriya yayin da bayanai ke nuni da cewa ‘yan bindiga da ke addabar jama’a a jihohin Arewa maso yammacin kasar sun shiga dimuwa saboda matsanantan hare-haren da suke fuskanta daga dakarun gwamnati, a daya bangare kuwa bayanai na nuni da cewa yanzu haka wata tawagar gwamnati na can tana ganawa da jagoran ‘yan bindigar wanda aka fi sani da suna Turji.
A game da wannan lamari ne Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Dr Shu’aibu Shinkafi, dan asalin jihar Zamfara mai fama da ‘yan bindiga, ga kuma zantawarsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu