Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Dr Mainasara Kogo kan katse layukan sadarwa saboda 'yan bindiga
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:42
A Najeriya ana samun karuwar jihohin da ke daukar matakan tsinke layukan sadarwa don yakar matsalolin rashin tsaro da sau da yawa ake ganin masu laifin na amfani da wayoyi. Masana a fadin kasar na ganin matakan sun dace sosai, duk da cewa an bata lokaci wajen aiwatar da wannan mataki. Barr. Dr Mainasara Kogo Umar mai sharhi game da lamuran duniya da ke Kasar ya na ganin bai kamata gwamnati ta amince bukatar sulhu daga 'yan bindigar ba.