Yadda Jamhuriyar Nijar ta gudanar da bikin ranar samun 'yancin kai
Ranar uku ga watan Agustan kowacce shekara Jamhuriyar Nijar ke gudanar da bikin cika samun yancin kai daga Turawan mulkin mallaka.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:25
Talla
Kamar yadda aka saba, kasar na amfani da wannan dama wajen wayar da kan al'ummar kasar muhimmacin dasa bishiyu da nufin shawo kan matsalar kwararar hamada.
Yanzu haka kasar ta gudanar da bikin cika shekaru 62 da samun 'yancin kai daga kasar Faransa.
Latsa alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Umar Sani daga Agadez.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu