Yadda matsalar sare itace ke haddasa kwararowar hamada a Nijar
A Agadez da ke Jamhuriyar Nijar, ayyukan da dan Adam ke yi a doran Kasa na ci gaba da haifar fari da gurgusowa hamada a wasu yankuna. Sare itace barkatai don anfanin yau da kullum, aikin hakar zinari da wasu ayyukan da ke gurbata muhalli na sahun gaba wajen janyo matsalar ta kwarowar Hamada, lamarin da ya sa mazauna karkara suka fara bayyana fargabarsu. Wakilimu Omar Sanni daga Agadez ya aiko mana da wannan rahoto
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:00