Nijar - Muhalli
Gwamnatin Nijar ta rufe mahakar Zinaren Dan-Isa
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta sanar da rufe mahakar Zinare ta Dan-Isa kwata-kwata, bayan da kwamitin da aka kafa da ya kunshi kwararu ya ce, akwai hatsari sosai wajen ci gaba da aikin hakar ma’adinin.
Wallafawa ranar:
Talla
Matakin ya zo ne duk da cewa, dubban mutane sun yi ta kiraye-kirayen a bude mahakar don ci gaba da neman abincinsu.
Sama da mutane dubu 30 ne dai ke aiki a filin hakar Zinaren da fadinsa ya kai kilomita 5.
Daga Maradi Salisu ya aiko mana rahoto kan halin da ake ciki.
Rahoto akan rufe wurin hakar Zinare a Dan Isa da ke jamhuriyar Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu