Nijar
Karuwar rigingimin mallakar filaye da gidaje ya sa Nijar laluben mafita
Sakamakon karuwar Jama’a da rigingimun da suka dabaibaye maganar filaye da batun tsara birane a Nijar daidai da zamani, gwamnati ta fitar da sabon tsarin kafa kwamitoci a kowace jiha don aikin awon filaye, batun gina gidaje da tsara birane. Salisu Isa ya duba mana wannan batu ga kuma rahotonsa daga Maradi
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:41