Nijar-Faransa
'Yan adawar Nijar sun soki gwamnati kan tare motocin Faransa a Tera
Sakamakon matsalolin tsaron da suka addabi Jamhuriyar Nijar da kuma harin da aka kai wa tawagar motocin Faransa da ke wucewa ta cikin kasar, shugaban 'yan adawa kuma tsohon shugaban kasa Mammane Ousmane ya kira taron manema labarai, inda ya bayyana damuwa da abinda ya kira shirun da gwamnatin kasar ke yi akai. Rakia Arimi na dauke da rahoto akai.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:33