Nijar-Libya
Ziyarar Firaministan Libya a Jamhuriyyar Nijar kan kasuwanci
Firaministan Libya Abdulhamid Dbeiba da ke jagorancin wata tawagar manyan yan kasuwar kasar da kuma wata tawagar ministocin cikin gida dana ma’adanan kasar Algeria na gudanar da wata ziyara a Jamhuriyar Nijar da nufin inganta kasuwanci musaman bangaren man fetur da ma’adanan karkashin kasa, da ake ganin kasashen na son amfani da Nijar ne don cimma makekiyar kasuwar tarayyar Najeriya mai kumshe da mutane sama da miliyon dari biyu Salisu Isa wakilinmu na Maradi ya aiko mana da wannan rahoton.
Wallafawa ranar:
Minti 3
Kunna - 03:02