A Jamhuriyar Nijar, yanzu haka gwamnatin kasar ta mayar da dubban mutane zuwa garuruwansu na asali bayan da suka yi hijira saboda dalilai na rashin tsaro.
Talla
Gwamnatin kasar dai ta ce za a ci gaba mayar da wasu karin dubban ‘yan gudun hijira zuwa garuruwansu matukar dai lamurran tsaro suka inganta.
Sheikh Malam Hassan Malam Gamkale, mai sharhi ne kan lamurran yau da kullum, ya zayyana irin matakan da tsaron da ya kamata a dauka don kare rayuka da kuma dukiyoyinsu.
Ku latsa alamar sautin domin sauraren cikakkiyar hirarsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu