Nijar
An karkare taron matasan Afirka a Jamhuriyar Nijar
A Jamhuriyar Nijar, an kawo karshen Taron Matasan Afirka wanda ya mayar da hankali kan matsalar sauyin yanayi da kyautata tsaro da kuma kiwon lafiya a nahiyar Afirka, wanda ya gudana a Agadez na kasar.Taron ya samu halartar matasa sama da 500 daga kasashen nahiyar fiye da 10. Daga Agadez, Kuna iya latsa alamar sauti don sauraron rahoton da wakilinmu Umaru Sani ya aiko mana.
Wallafawa ranar: