Isa ga babban shafi
Nijar

An kona wuraren ibadar Kiristoci a Nijar

‘Yan sanda a Jamhuriyar Nijar sun ce akalla Mujami’u 45 aka kona, a zanaga-zangar da aka gudanar a birnin Yamai domin nuna adawa da mujallar Charlie Hebdo ta Faransa da ta ci zarafin musulmi. Zanga-zangar ta janyo hasarar rayukan mutane 10 tare da jikkata kimanin 128. Yanhu haka gwamnatin Nijar ta kafa kwamitin domin taimakawa wadanda abin ya shafa. Daga birnin Yamai Lydia Addo ta aiko da Rahoto.

Wajen Ibadar kirista da aka kona a birnin Yamai na Nijar
Wajen Ibadar kirista da aka kona a birnin Yamai na Nijar AFP PHOTO / BOUREIMA HAMA
Talla

01:35

Rahoto: An kona wuraren ibadar Kiristoci a Nijar

Lydia Ado

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.