Nijar
Nijar na nazarin gina sabbin hanyoyi a Maradi
A Jamhuriyar Nijar akwai wani Yunkuri da gwamnatin kasar ke yi, na samar da hanyoyi a yankunan karkara musamman a Jahar Maradi domin sauwaka ma al’umma yin zirga-zirga musamman manona da ‘Yan kasuwa. Akwai taro da Ma’aikatar ayyuka a Nijar ta gudanar a Maradi domin tantance hanyoyin da ke bukatar gyara da inda kuma ya dace a gina sabbi, kamar yadda zaku ji a cikin rahoton da Salissou Issa daga Maradi ya aiko.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Nijar na nazarin gina sabbin hanyoyi a Maradi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu