Nijar
Amurka ta ƙaddamar da atisayen dakaru a Nijar
An ƙaddamar da atisaye na hadin guiwar sojojin kasashen Amurka da Tarayyar Turai da Afrika karo na 6 mai suna FLINTLOCK da ya ƙunshi ƙasashen duniya kimanin 15 a ƙarkashin jagorancin sojojin Amurka. A cikin Rahoton Lydia Ado ta tattauna da ministan tsaro na Jamhuriyyar Nijar Karidjo Muhammadou.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Amurka ta ƙaddamar da atisayen dakaru a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu