Nijar
Siyasar Janhuriyar Nijar na kara zafafa
A ranar 12 ga wanan wata ne ake gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na biyu a kasar Janhuriyar Nijar.Daga bangaren jama’iyar MNSD-Nassara, ana samun wasu shika-shika jama’iyar na barinta.Saadu Bawa, tsohon minista kuma jigo a cikin jama’iyar na cikin irin su: Tuni ya bayyana bomawa bangaren PNDS Tarayya, wadda ta yi na farko yayin zaben da ya gabata. Wannan daidai lokacin da sojoji ke ci gaba da shirin mayar da mulki wa farar hula.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Zaben Nijar na kara daukan hankali
Niger-Politique-Opposition gagne du terrain
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu