Isa ga babban shafi
Nijar

Siyasar Janhuriyar Nijar na kara zafafa

A ranar 12 ga wanan wata ne ake gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na biyu a kasar Janhuriyar Nijar.Daga bangaren jama’iyar MNSD-Nassara, ana samun wasu shika-shika jama’iyar na barinta.Saadu Bawa, tsohon minista kuma jigo a cikin jama’iyar na cikin irin su: Tuni ya bayyana bomawa bangaren PNDS Tarayya, wadda ta yi na farko yayin zaben da ya gabata. Wannan daidai lokacin da sojoji ke ci gaba da shirin mayar da mulki wa farar hula. 

Le général Salou Djibo shugaban gwamnatin mulkin sojan Janhuriyar Nijar
Le général Salou Djibo shugaban gwamnatin mulkin sojan Janhuriyar Nijar AFP
Talla

Zaben Nijar na kara daukan hankali

Niger-Politique-Opposition gagne du terrain

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.