RAHOTO
Har yanzu akwai sauran daliban Chibok a hannun Boko Haram
Yau ne ake cika Shekaru goma da mayakan Boko Haram su ka sace ‘yan matan sakandaren Chibok a jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya, yayin da su ke rubuta jarrabawar karshe ta kammala sakandare.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:55
Talla
Har yanzu akwai kusan dalibai dari da ba a samu nasarar ceto su domin komawa ga iyalan su ba, lamarain da ya ke ci gaba da haifar da tashin hankali ga iyaye,
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Bilyaminu Yusuf.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu