Isa ga babban shafi
RAHOTO

Gwamnatin Najeriya ta ce zata hukunta wadanda ke da hannu a kisan Filato

Gwamnatin Najeriya ta jajanta wa al’ummar yankin Bokkos da sauran yankunan da rikici ya shafa a jihar Plateau, inda alkalumma na baya-bayan nan ke cewa adadin wadanda suka rasa rayukansu sun doshi 200.

Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima a lokacin da ya ziyarci mutanen da ke jinya a asibiti sakamakon harin bam da ya rutsa da su a Tudun-Biri a jihar Kaduna.
Mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima a lokacin da ya ziyarci mutanen da ke jinya a asibiti sakamakon harin bam da ya rutsa da su a Tudun-Biri a jihar Kaduna. © aminya
Talla

A lokacin da ya jagoranci tawagar manyan jami’an gwamnati ciki har da mai bai wa shugaban kasa shawara kan sha’anin tsaro, mataimakin shugaban Najeriya Kashim Shettima, ya ce gwamnati za ta yi duk mai yiyuwa domin gano wadanda suka aikata wannan kisa da kuma gurfanar da su a gaban kotu.

Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Muhammad Tasiu Zakari.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.