Isa ga babban shafi

Najeriya ta gabatar da sunayen 'yan wasa 40 da ake saran su je gasar AFCON

Najeriya – Mai horar da 'yan wasan Super Eagles na Najeriya, Jose Peseiro ya gabatar da sunayen 'yan wasa 40 da yake so ya gwada kafin samun 22 da zasu wakilci kasar a gasar cin kofin Afirka da zai gudana a shekara mai zuwa.

Ahmed Musa na daya daga cikin 'yan wasan da aka gayyata
Ahmed Musa na daya daga cikin 'yan wasan da aka gayyata REUTERS/Stefano Rellandini
Talla

Daga cikin sunayen 'yan wasan da zasu taka kwallo a kasar Cote d'Ivoire, akwai kaftin Ahmed Musa da Moses Simon da Victor Osimhen da Victor Boniface da Zaidu Sanusi da kuma Umar Sadiq.

Zakaran 'yan wasan Afirka, Victor Osimhen na daga cikin wadanda Najeriya ta gayyata
Zakaran 'yan wasan Afirka, Victor Osimhen na daga cikin wadanda Najeriya ta gayyata © rfi fulfulde

Sanarwar da hukumar kwallon kafa ta Najeriya ta gabatar ya nuna cewar, daga cikin masu tsaron gida akwai:

Adebayo Adeleye

Amos Obasogie

Christian Nwoke

Francis Uzoho

Stanley Nwabali

Masu tsaron baya

Bright Osayi-Samuel

Bruno Onyemoechi

Calvin Bassey

Chidozie Awaziem

Jamilu Collins

Jordan Torunarigha

Kenneth Omeruo

Kelvin Akpaguma

Ola Aina

Semi Ajayi

Tyronne Ebuehi

William Trust-Ekong

Zaidu Sanusi

 

'Yan wasan tsakiya

Alex Iwobi

Alhassan Yusuf

Fisayo Dele-Bashiru

Frank Onyeka

Kelechi Nwakali

Joe Aribo

Raphael Onyedika Nwadike

Wilfred Ndidi

 

'Yan wasan gaba

Ademola Lookman

Ahmed Musa

Cyriel Dessers

Emmanuel Dennis

Kelechi Ihennacho

Moses Simon

Nathan Tella

Paul Onuachu

Samuel Chukwueze

Terem Moffi

Umar Sadiq

Victor Boniface

Victor Osimhen

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.