Isa ga babban shafi
Adamawa

Hatsarin jiragen ruwa na neman zama ruwan dare a sassan Najeriya

Hatsarin kwale kwale ko kuma jirgin ruwa a Najeriya sannu a hankali na neman zama ruwan dare, inda a kowacce shekara ake samun wadanda ke nutsewa tare da salwantar da rayukan jama’a a sassan kasar. 

Wani mutum yayin daukar hoton yadda ake dauko gawar daya daga cikin wadanda hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a Kebbi, Najeriya. 27 ga Mayu, May 2021.
Wani mutum yayin daukar hoton yadda ake dauko gawar daya daga cikin wadanda hatsarin kwale-kwale ya rutsa da su a Kebbi, Najeriya. 27 ga Mayu, May 2021. via REUTERS - NEMA
Talla

Sai dai har ya zuwa wannan lokaci babu wani kwakwaran mataki da mahukunta suka dauka akan yadda za’a inganta sufuri domin kare lafiya. 

Daga Yola inda aka samu irin wadannan hadurra har guda biyu a makon jiya, Ahmad Alhassan ya duba mana wannan batu, ga kuma rahoton da ya aiko mana. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.