Har yanzu akwai yankunan da ke hannun Boko Haram a Najeriya - Rahoto
Al’ummomin kanana hukumomin Guzamala da Kukawa da ke jihar Borno a Najeriya, sun koka cewa har yanzu yankuna su na karkashin ikon mayakan Boko Haram.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:04
Talla
Wannan dai ya saba da jami’an tsaro ke yi na cewa sun kwato dukkanin kananan hukumomi 17 da a baya ke karkashin ikon mayakan na Boko Haram, da ke ci gaba dda kai hare-hare a yankin Arewa maso gabashin Najeriyar.
Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton binyaminu Yusuf.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu