An samu karuwar take hakkin dan adam a Najeriya a shekarar da ta gabata - Amnesty
Rahoton kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International na shekarar 2022 da ta fitar, ya nuna cewar a shekarar da ta gabata, an samu karuwar cin zarafin bil’adama da kuma matsalar tsaro a Najeriya.
Wallafawa ranar:
Rahotonkungiyarta Amnesty International yaduba yadda matsalartsaro ta ke a kasashen da keyankinSaharacikihardaNajeriya, data doralaifintabarwarewartsaro a kasarkangazawargwamnati.
Ta yila’akari da cewajami’atsarongwamnati da kumakungiyoyin da kedauke da makamai ne, ke da alhakinsabadukkanindokokinkasa da kasanakarehakkinbil’adama da kuma kai agaji.
Rahotonyakumace, gwamnatinNajeriya ta gazawajenkarerayuka da dukiyaral’ummar ta dagabarazanarmayakanBoko Haram da ISWAP da kuma ta ‘yanbindigardaji.
Amnesty International ta cejami’antsaronNajeriyaa kodayaushenasabahakkinbil’adama a yakin da sukeyi da masutadakayarbayamusamman a yankinArewamasogabshinkasar.
Ta ce da damadagacikin ‘yanNajeriya da kerayuwasansanin ‘yangudunhijirana yin ta ne cikinmawuyacinhali.
Harwayau, rahotonyace ‘yanjarida da masurajinkarehakkinbil’adama da kuma ‘yanadawayafuskantarcinzarafi a kasashenNajeriya da Kamaru da Habasha da Eswatini da Guinea da Mali da Mozambique da Senegal da kuma Zimbabwe.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu