Isa ga babban shafi

Halin da Maiduguri ke ciki a jajiberin zaben shugabancin Najeriya

Sananonin ‘Yan gudun hijira na daga cikin wuraren da ‘yan siyasa musmaman masu takara su ka fi mayar da hankali wajen gangamin yaki neman zabe a yankin Arewa maso gabashin Najeriya.

Wasu 'yan gudun hijira a Maiduguri, wadanda rikicin Boko Haram ya raba da muhallansu a jihar Borno.
Wasu 'yan gudun hijira a Maiduguri, wadanda rikicin Boko Haram ya raba da muhallansu a jihar Borno. © REUTERS/Afolabi Sotunde
Talla

Ko me ya sa ma su neman takarar su ka zabi karfafa yakin neman zaben su tsakanin ‘yan gudun hijirar, da suke fafutukar sama wa rayuwarsu mafita?

Wakilinmu Bilyaminu Yusuf ya nemi amsar wannan tambaya a wannan rahoto da ya shirya.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.