Ana fargabar mutane da dama sun makale a wani bene da ya zube a jihar Kanon Najeriya
Rahotanni daga kasuwar sayar da wayoyin hannu dake titin Beirut a birnin Kano, na cewa wani bene ya rufta kuma ana tsammanin ya danne mutane da dama.
Wallafawa ranar:
Talla
Shaidun gani da ido sun shaidawa RFI cewa, yanzu haka ana cen ana kokarin ceto wadanda ke karkashin baraguzai, yayinda aka garzaya da wadanda suka ji rauni asibiti.
Muna tafe da karin bayani nan gaba .
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu